Ma’aikatan N-POWER sun dakatar da shirin tsunduma yajin aiki – Kwamared Jibrin A. Jibrin

Ma’aikatan NPOWER karkshin gwamnatin tarayya sun dakatar da shirin tsunduma yajin aiki har zuwa karshen watan Janairu.

Wannan na kunshe ne cikin wata sanarwa da shugaban kungiyar ya fitar a litinin din nan, inda yace sun zauna da wakilan gwamnatin tarayya kuma an samu matsaya kan batun biyan hakkokin ma’aikatan da ya makale.

Da yake yiwa Media Talk Africa HAUSA karin bayani a yammacin jiya, shugaban kungiyar na jihar Kano Kwamared Jibrin Ali Jibrin yace sun zauna da wakilan gwamnati da suka hada da sanatoci da yan majalisu da ministan
Jinkai kuma sun yanke shawara dakatar da zanga zangar,

Yace gwamanti zata biya bashin kudaden da suke binta a watan Janairu, wannan dai ya kawo karahen barazanar da ma’aikatan suka yi tun da fari, sai dai Jibrin Ali Jibrin yace zasu koma kan bakansu idan gwamanti ta saba alkawarinta

You may also like

Recent News

Tinubu laying strong foundation for long-term prosperity -- Information Minister — Daily Nigerian

Tinubu 74th Birthday: Minister Idris Praises Reforms

White House renamed ‘Epstein Island’ on Google phones – WaPo — RT World News

Google Maps Fake Edit Renames White House to Epstein Island

APC plotting to bar Kwankwaso from visiting Kano – Buba Galadima

NNPP Crisis: Kwankwaso Resigns, Bature Alleges Betrayal

Why egg prices increased to N8,500 in Nigeria – Oyiola

Egg Prices Surge to N8,500 in Nigeria Due to DOC Shortage

Scroll to Top